XtGem Forum catalog
Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi) - Basheer journalist sharfadi
Assalamu Alaikum wannan 6angare ze dinga zuwa muku kai tsaye daga dan uwan ku
Adam Sani Abu-Umayrah
Kuna iya binsa ta face book

Wanda ya tsara ya kuma shirya
Basheer journalist sharfadi
Asha karatu lafiya

**DA GASKENE WAI BA'A SAUKAR DA QUR'ANI BA DON A HADDACE SHI?**
(1)
.
Assalamu alaikum wr, Haqiqa Allah ya saukar da Al-Qur'ani mai girmane don a Haddace shi, kuma ayi Zurfin Tunani a cikinsa, amma dayake Haddace Qur'ani ba abune mai sauqi ga kasalalle Rafkananne ba, kuma ba abune mai yiwuwa ga Munafuqi ba, ya sai Aka wayi gari ana mana ALFAHARI DA JAHILCI DA KASALA! Wai Allah bai saukar da Al-Qur'aniba don A haddace shi! Subhanallah! Ba mamaki don ka fadi haka, tunda baka Haddace Qur'anin ba, ga Dalilai kan Haddace Qur'an daga Qur'ani da Hadisi:
.
1: DALILAI DAGA ALQUR'ANI: Allah yace: "Kada ka motsa harshenka dashi don kayi gaggawa dashi, lallai hadashi (a qirjinka) da karantashi na garemu * duk sanda muka karantashi to kabi karatunsa * sannan bayaninsa na garemu (zamu sanar dakai)" -Suratul Qiyaamah: 16-19-. Manzon Allah s.a.w yakasance duk sanda Wahayi ya sakko masa, yana gaggawa wajen karanta Qur'anin a sanda Jibril a.s ke karanta masa, sai Allah ya Umarceshi da ya daina Gaggawa, zai tsare Qur'anin a Qirjin Manzon Allah s.a.w, ya zama a haddace kenan! Don ka gane cewa Haddace Al-Qur'ani shine matakin Farko wajen saninsa, sai Allah ya soma kawo Haddarsa (JAM'INSA) a farko, sannan Tilaawa, sannan sai sanin Tafsirinsa (BAYAANAHU), wannan ne sirrin dayasa Allah ya jero abin daki-daki!
.
2: Allah yace: "Lallai mu muka saukar da Ambato (Alqur'ani) kuma mune masu kariya gareshi" -Hijr:9-. Haqiqa kuwa Allah ya tsare Qur'ani ne ta hanyar mahaddatansa, tun daga Zamanin sahabbai har zuwa yau, domin ba Allah ne zai sakko ba ya dinga Gadin Qur'ani, kuma ba Mala'ikune zasu tsareshi kada a tabashi ba, a'a, Mahaddata Haziqai Jaruman mazaje da Mataye sune Allah yayi Amfani dasu wajen kare Al-Qur'ani, kamar yanda Hadisi ya Tabbata gameda Rubuta Al-Qur'ani a zamanin S. Abubakar r.a! Munga rawar da Mahaddata suka taka wajen Rubuta Qur'ani!
.
3: Don ka tabbatar da Cewar Lallai Qur'ani Haddarsa ake, sai mu jaka zuwa suratul Ankabut Inda Allah ke cewa: "Baka kasance kana karanta wani littafi ba gabaninsa (Qur'ani) bakuma ka rubutashi da hannunka, Ai da sai masu barna suyi shakka * A'a (Shi Qur'ani) AAYOYINE BAIYANANNU A QIRAZAN WADANDA AKA BAWA ILIMI, kuma babu masu jayayya da Ayoyinmu face azzalumai". -Ankabur: 48-49-.
.
Ashe kenan Ma'abota ilimi na haqiqa sune ke Daukeda Aayoyin Qur'ani a Qirjinsu! Kamar yanda Allah da kansa ya fadi, Yasanya duk wani Malami a Duniya, a da ko a yau, zakuga tun yana qaramin yaro ya haddace Qur'ani, shine ginshiqi na farko a duniyar karatu! Amma shi kuwa akasin haka! Qur'ani bai zama a Qirjinsa, don Qur'ani be haduwa da akasinsa a zuciya daya.
.
Babbar Ni'imar da Allah yayiwa wannan Al-ummah tun farkonta zuwa yau itace ni'imar HADDACE QUR'ANI, in muka duba zamuga adadi mai yawa daga cikin Sahabbai sun haddace Qur'ani, har a yaqin BI'IRU MA'UWNAH mahaddata 70 ne sukai shahada, hakanan ya yaqin YAMAAMAH, mahaddata 70 ne sukai shahada!
.
Zamuga cewar Annabi s.a.w yasha tura sahabbansa garuruwa koyarda Al-qur'ani da Addini, kamar Mus'ab bn Umair, wanda ya aikashi Madina, da Abdullahi bn Ummi Makhtum, wanda shi Makaho ne ma, amma dake abin a Qirji ne, da Mu'azh bn Jabal Zuwa Makkah bayan Hijrah don karantar da Qur'ani da Addini! Kuma muga yanda a lokacin sahabbai ke rige-rigen Haddace Al-Qur'ani, da sanya Yayansu zaurukan Haddace Qur'ani, wanda a Qarshe dayawansu sun haddace Qur'ani da Qira'o'I daban daban! In muka dubi Qaramin Misali, lokacin da Sahabbai sukai Hijrah zuwa Habasha, ai Ba Qur'ani suka bude suka karantawa Najjashi ba, a'a Hadda ce!
.
Don Haka in Allah bai sanyaka cikin Jakadun Al-Qur'ani ba masu bashi kariya, to kada ka soki Mahaddatan ko haddar, koda yake masu hikima na cewa: AL-INSAANU ADUWUL-LIMA JAHILA.
.
Zamu hadu a kashi na 2!

→Labarai

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

-Allah ka Jikan Mal. Ja'afar Ka Gafar ta masa.

•Wato duk wadanda sukayi gaba da Sunnah a Hankali sai Allah ya tozarta su Daya bayan Daya. a Lokacin Su Mal. Ja'afar wannan Mutumin Dan Cakare sune na gaba gaba cikin gaba da Adawa ga Sunnah.

•Suka matsa kora suka danna. Su Idan za'a daka a Tona su sune yan "INNA HA HUNA KA IDUNA" Duk wani abu na cigaban sunnah a hadu dasu a Dakile shi.

•In sunnah sunyi Masallaci Ko Islamiyya sune kan gaba wajen Murkushewa. Kushe Sunnah a Masarauta sune. Kai abinda ya wuce Inda kake tsammani ma. Ga duk mai sauraron Mal. Ja'afar Baya bukatar wani Karin bayani akan sa.

•TAFIYA SANNU SANNU KWANA NESA•

-Da yake Munafunci dodo ne sai gashi mutumin a Junan su ta hado su. Kun sansu Malaman Bidi'a kullum mai zasu samu shine a gaban su. "Kashin Miyar su" Bayan da aka yiwa Dan Cakare nadin wazirin Kano wanda cikin wasu yan tsirarun Lokaci kafin mukamin ya tabbata sai aka tumbike shi. Oh a Junan su fa Yan Bidi'ar.

-Shi fa Malamin Bidi'a bai Yarda Allah ke bada Mulki ba. Kuma shike Hanawa ba. Sai ga Mutumin Ka ya fito yana wadan su maganganun wadanda hakika sun kauce hanya. Ko Nima Dan Karamin Dalibi daga cikin Daliban Daliban Daliban Daliban su Mal. Ja'afar nace Tsoho ka kwaso nace da'akwai kusa kurai ku nutsu kuji bayan rashin Tauhidi ma. Fassara ayoyin ma an kauce To Nima dan Primary kenan na gano hakan Ina kuma ga su Mal. Kabiru K/wambai Ko Su Mal. Anass Assalafiy Fagge.

•Yayi wadannan Maganganu ne bayan Rasuwar Sarkin Kano Marigayi Alh. Ado Bayero.

*Kar Dai na cikaku da surutu danna ka saurara kayi Al-kalanci Da Kanka:

http://basheerjournalistsharfadi.xtgem.com/files/Dan%20Cakare%20Journalist%20Sharfadi?xthotlink=KksRHhdVXAoECBFCVFpeXBsBUgYMCgx4eXp3dHxyfDtzfnFuLiErNXNpIG5kZG16YGl1bWVocVNQTFtVR10a

*Wai Abban Hafsah Ina Ka nemo wannan maganar ne. kada suce kayi masa sharri fa?? Kasan Mutanen!

*Eh Haka ne Amman fa Jaridar Aminiyya ta bada Rahoton Don Haka In karya nayi Itama Tayi Karya.

*A Ina Ta bada Rahoton??

*Topa! Irin wannan Titsiye haka!! To Ai shi Abban Hafsah baya Kwansa sai da Zakara danna Kasa ka karanta rahoton da Jaridar ta fitar a shafinta:

Http://www.dailytrust.com.ng/aminiya/index.php/mayan-labarai/6271-masu-son-sarki-ado-ya-mutu-ne-suka-raba-ni-da-mukamin-wazirin-kano-sheikh-nasir

-In ka karanta ka fadamin Ra'ayin ka akai.

Basheer Journalist Sharfadi Abu Hafsah.
29/Shawwal/1436. = 06/August/2015.

Back to posts
Comments:
[2016-01-06 12:26:10] Baban momy :

Bbbbbbb

[2016-01-06 12:28:04] Baban momy :

Najidadin amsamin tayardanayi ka mutuwar ado bayaro

[2016-02-26 21:18:07] LAMINU ALIYU LADAN GURBIN>BORE Z :

ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI MALAM BASHIR.

[2016-04-08 05:22:44] Aminu Rabi'u Isah Garun Gudinya Bab :

Allah yasaka da alkhairi
Allah yakara wadatamu da irinku
ALLAH YA TAI MAKI SUNNAH DA AHLUL SUNNAH ADUK INDA SUKE AFADIN DUNIYA Amin

[2016-04-16 19:06:37] muhammad abubakar jere :

Allah yajikan ka malam Allah yasa mu adanshinku Ameen!!!!


UNDER MAINTENANCE


Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake

Adadin Maziyarta 210062

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54



→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358