WAIwannan zancen ya game kafafen yanar gizo cewa gomnatin kasar saudiyya tana shirin kaurar da kabarin fiyeyyen halitta daga inda yake zuwa gefen masallacin!!..
.
wannan zancen KARYANE..zancenya samo asali ne daga jaridar Independent ta Burtaniya..duk daga nan aka samu labarin..ita kuma jaridar ta samu labari ne daga wassu 'YAN SHI'A 'yan asalin kasar saudiyya..Makaryata..wadanda basa jin kunyan karya..kuma basu tunanin cewa ba kowane wawa ba..
.
Hukumomin kasar saudiyya sun tabbatar da karyar wannan labarin, kuma sunce kabarin manzon Allah s.a.w yana nan a yanda yake har ranan kiyama, kuma kungiyar Tarbiyya da Ilmi da wayewa ta duniya (ISESCO) ta nemi cewa lallai kasar saudiyya karta yadda ta bar wannan babban kazafi da jaridar ta mata tare da hadin bakin 'yan shi'an.
Mukam ai an shamu mun warke game da sanin karairayin 'yan shi'a, wadanda suka dauki karya a matsayin addini..don haka jama'a sai muyi hattara wajen yada labarin da bamu da tabbas a kansa..Allah ka mayar musu da sharrinsu kansu ka hada kan musulmi.
IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:
Email: bjournalist55@hotmail.com
Phone No: 09035830253
Facebook: Basheer Journalist Sharfadi
Address: Ittihad Computer Centre, No 92 Daneji Kano
Daga Abdullahi Muhammad
09075176846
abindabazaiyobanedomin allah baze bariba