Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Maraba da zuwa shafin nishadan tarwa na wannan dandali kana iya turo mana labarin ka dauke da sunanka ta wannan lamaba 08173559393 ko ta watsAp a wannan nubar
-------------------------------------
Duba qasan labaran domin samun damar yin bincike a wasu shafukan internet domin samun qarin wasu labaran


----------------------------------------
Wani guy ne yaje gidan iyayen budurwarsa domin yagaidasu
bayan yasauka aka kaishi a palon gidan sai mahaifiyarta tashigo suka gaisa bayan sun gaisa sai aka kawo masa cin-cin.
Yace yakoshi bazai ciba akayi akayi dashi yace shifa yakoshi amma acikin zuciyarsa yana son yaci
sai aka kira budurwar tasa acikin gida tadau tsawon lokaci bata dawoba sai guy ya yanke shawarar yadibi wannan cin-cin din yayi guzuri
sai kawai yasanya cin cin din acikin hularsa bayan tadawo sai yace shi zaije gida sukayi sallama bayan yafito a tsakiyar gidan sai igiyar shanya ta kade masa hula sai kawai akaga cin-cin yana fitowa acikin hular gut din.
Budar bakinsa keda wuya sai yace ah yau kuma ruwan cin-cin akeyi???
Hahahahahahahahahha
wuta sallau.




To Jama'a, duka-duka nan muka kawo
karshen
shirin wasan kwaikwayon nan mai sauna
BOKO
HARAM.
'YAN WASA
Muhd Yusuf
Kabiru Sokoto
Abu Qaqa
Abubakar Shekau
Abu Darda'i
'Yan matan Chibok
RUBUTA LABARI
Ambas.US a Nig (James Entwistle)
TSARAWA
Ali Modu Sheriff
Janar Ihejerika
DAUKAR HOTO
CNN,ALJAZEERA,B BC
HOTON KATI
Sahara reporters,Premi um times
KOYAR DA FADA
Sambo Dasuki
WURARE
Maiduguri, Adamawa,Yobe,Ka
no,Kaduna,Abuja
WANDA YA FARA SAKIN FILM DIN
Andrew Azazi
DAUKAR NAUYI
Good luck Jonathan
SHIRYAWA
Barrack Obama
BADA UMARNI
Good luck Jonathan
ALLAH yasa anzo karshen wannan advanture
film
din, bama bukatar wani ya fito.
Admin Hussaini Genty Zaria.


Ba kano a saudiya hhhhhh
.
.
Wani Bakane ne mai suna Malam Iro ya je aikin Hajji, bayan sun isa an kai su masauki sun huta kowa ya aje kayansa, sai ’yan uwansa suka fita aka bar shi shi kadai a daki. Can Allah Ya kawo gobara a dakin, ya rasa yadda zai yi, ya fito waje da gudu ya ga duk Larabawa ne kuma ba ya jin Larabci ya ga ba dama, sai ya mike a guje yana cewa ‘’Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun! Malam Iro fin nar!” Ya ga ba a kula shi ba. Sai ya ce da karfi ‘’Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un. Malam Iro fi Jahannama!”
lolx

Ba kano a saudiya hhhhhh
.
.
Wani Bakane ne mai suna Malam Iro ya je aikin Hajji, bayan sun isa an kai su masauki sun huta kowa ya aje kayansa, sai ’yan uwansa suka fita aka bar shi shi kadai a daki. Can Allah Ya kawo gobara a dakin, ya rasa yadda zai yi, ya fito waje da gudu ya ga duk Larabawa ne kuma ba ya jin Larabci ya ga ba dama, sai ya mike a guje yana cewa ‘’Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun! Malam Iro fin nar!” Ya ga ba a kula shi ba. Sai ya ce da karfi ‘’Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un. Malam Iro fi Jahannama!”
lolx

Admin #kano
watsAp n0 = 08173559393

:-YARO MAI WAYO DA UBANSA-:-
*. UBA:~ Tsakanin Mamarka Da Ubanka
Wakafi So???
+. YARO:~ Duka Ina Son Ku.
*. UBA:~ Yanzu Idan Na Tafi America Mamarka
Ta Tafi Ghana Ina Zaka Tafi???
+. YARO:~ Ghana.
*. UBA:~ To Kafi Son Uwarka Kenan???
+. YARO:~ A'a Kawai Saboda Ina Son Ghana
Fiye Da America.
*. UBA:~ To Idan Kuma Ta Dawo Ta Tafi
America Ni Kuma Na Tafi Ghana Ina Zakaje???
+. YARO:~ America.
*. UBA:~ Angry, To Me yasa Zakaje America
Bayan Kafison Ghana?
+. YARO:~ Saboda Naje Ghana Tun Farko, Shi
Yasa Zanje America.
Uhmmnnn! Me Kuka Fahimta Akan Wannan
Labarin???,,

::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::

wata buduruwa ce tana zance da saurayinta wanda take mutukar so da jin nauyinsa sai kaninta karami yazo yace yaya ina abinci na? sai tace kaje yana kicin ka dauka sai yace ba daga kicin din nake ba naga baba yana can yana lashe tukunya....wannan Abin kunya.in ke ce / kaine ya zaki / Ka yi??



‪‬Wani mahaukacin dan Adamawa ne ya je wurin mai nama, ya ce: “A ba ni balangu.” Mai balangu ya ce: “Na nawa za a ba ka?” Ya ce: “Sa na jaka.” Bayan ya yanka masa sai ya ce: “A zuba maka yaji?” dan Adamawa ya ce: “Shi ma sa na jaka.” Mai balangu ya ce: “Malam amma kai mahaukaci ne ko?” Shi kuwa amsa da cewa: “Shi ma sa na jaka!”
LOLS.
Kuma duk wanda ya karanta wannan post din shima Asamar na Jaka...


**TURANCIN YAN WANE GARI NE WANNAN???

Wani guy ne ya ga wani Inyamuyri da suka yi fadaaka rabasu, da yazo sai ya chakumi wuyanInyamurin sai yafara cewa: "Today your thousandis full, I am looking for you since that day, evenyesterday I saw you in the stomach of the marketyou drink a corner, I tried to drink your head but Ididn't see you till today. I drinking tell you if Icatch you in the stomach of the market I willmedicine you & your body will tell because you arenot hearing speaking".Sai kuma wai ga wani corper yazo wucewa zairabasu sai guy din ya cewa corper "Mr man don'tdivide us, once upon a time I was sitting underthe tree drinking my shadow & I minding mymind, I don't know up & down this man come andkill me with slap" koda corper yaji haka sai yatuntsire da dariya har yana fadawa akwata.
Nida nace wannan gayen dan...........


Daga halifa sharfadi
-------------------------
Watarana
wadansuyara sukabiyo kadangare zasubugeshi
saikadangaren yashige cikin masallachi
takofarliman, to ashe adai-dai lokacin anasallah
anyisujada kadangarennan sai yashige karkashin
liman,yaran sunazuwa sai sukaga ashe sallah
akeyi harkadangaren yabuya akarkashin liman
saikawai yaran sukacewa dayadaga cikinsu
iyatasowa kabugemasakai sunanufin
kadangarennan to shikuma liman iyatunanin
dashisuke to nanfa liman yakidagowa
dagasujjada.


Basheer 3

Za6i inda kake son shiga domin bincike game da Addinin musulunci a shafukan internet

Mada link Labaran nishadan tarwa by basheer journalist

Ilya dan mai qarfi daga basheer journalist

Mu shaqata daga voa hausa by basheer journalist

Rumbin nasir by basheer journalist

Al-kalami yafi takobi by basheer journalist


→Labarai

HASSADA MUGUN CIWO, ANIYARKA TABI KA ABDULJABBAR KA SANI HALIFA QARIBULLAH YAFI KARFINKA,(Imam Aliyu Indabawa)

HASSADA MUGUN CIWO, ANIYARKA TABI KA ABDULJABBAR KA SANI HALIFA QARIBULLAH YAFI KARFINKA,(Imam Aliyu Indabawa)
.
Wannan da kuke gani shine Dr kalifa qaribullah nasiru kabara, wanda ya kasance shine halifan dariqar qadiriyya, kuma muna girmama shi saboda halayensa na kawaici da sanin ya kamata, sai Allah ya jarrabe shi da wani taqadarin kani wanda ya addabe shi da hassada kullum cikin zaginsa yakeyi yana kushe shi yana aibata shi,
.
Asali abinda yasa yake masa wannan hassadar shine saboda halifa qaribullahi Allah yayi masa ni'imomi da baiwarwaki wanda shi kanin nasa bashi dasu, yafi shi duk wani abu da ake so, ta bangaren daukaka, da Ilmi da 'yaya da kudi da magoya baya da manyan mutane Sarakuna, uwa uba kuma yana da hankali wanda shi kanin nasa yayi rashinsa,
.
Sannan ga mukamin Halifa da yake rike dashi wanda shine yafi komai kona masa zuciya da motsa masa hassada, saboda shi a tunaninsa ai shine yafi cancanta daya gaji mahaifinsa ya zama halifan qadiriya saboda tunaninsa wai yafi Qaribu Ilmi shine yasa ya dade yana zagin Halifa karibu yana cutar da shi ta ko'ina yana nuna hassadarsa gare shi, dayake dama hassada ga mai rabo taki ce, shi kuma halifa Qaribu kullum sai kara gaba yakeyi har wasu kashashen ma suna bashi lambar yabo ta girmamawa amman duk da haka har yanzu Abdun jabberun yaki ya gane,
.
Ku duba Ko A haife qaribu ya haifi Audujanbiri amman saboda tantiranci da rashin tarbiya babu irin zagin da bayayi masa akwai Lokacin Audu janbiri yace,"qaribu wai babarsa da cikinsa ta shigo gidan malam wai qaribu ba dan malam bane wai shege ne kuma a duba dashi qaribun dashi Audu janbirin waye yake kama da malam kabara, kuma wai a cikin taron daruruwan mutane yayi wannan maganar, ba wannan kadai ba da dai sauran maganganu masu muni wanda shi kuma qaribun dayake yasan kanin nasa yana da ragaggen hankali baya biye ta tashi kullum hakuri yake dashi, lokacin da magoya bayan qaribu suka ga abin nasa fa ya wuce tunani ya koma tsantsar iskanci da rashin mutunci sai sukace suma dai dai suke da dan iska, inda duk lokacin da yazo wani taro ko maukibi sai suki su barshi ya shiga idan ma ya shigo sai su jefe shaidani, haka suka dinga yiwa dan banza daga karshe dayaga uwar bari da kansa yaje ya bawa halifa Qaribu hakuri akayi salhu tun daga lokacin abu ya danyi shiru,
.
Sai yanzu ya tsiro da wani iskancin, yana zagin Halifa qaribullah, dama tun asali kasancewarsa mutum mai neman Suna kota halin qaqa, amman hakan yaki samuwa yasa yake cin zarafi da cin mutuncin mutane sai kaji shi yana zagin babban malami wanda ya haife ya haife shi,
.
haka ya koma ta6o 'yan siyasa wanda duk gomnatin da take kai to sai yayi ta zaginta kenan har sai an bashi wani abun, misali lokacin mulkin kwankwaso na farko haka ya dinga bi yana zagin kwankwaso har sai da kwankwaso ya bashi fili a gwale filin mushe, wanda yanzu haka a cikin filin yayi gidansa yayi masallacin juma'a filin ma hakkin mutane, lokacin da kwankwaso ya tafi shekarau yazo sai ya koma 6angaren shekarau yana masa jagaliya da yaga shekarau baya bukatar tafiya da 'yan jagaliya irinsu sai ya dinga zagin shekarau har yake cewa idan yabi shekarau to shi dan zina ne, ana nan sai malam shekarau yayi masa wani babban Alkhairi wanda ya fito yace duk duniya ibrahim masu girma guda uku ne, da Annabi ibrahim da ibrahim inyass da ibrahim shekarau, lokacin da kwankwaso ya dawo be tafi dashi ba sai ya koma zagin kwankwaso ko lokacin da kwankwaso ya ta6a Annabi S.A.W sai ya dinga zagin kwankwaso har yace dashi ya zama kafiri, haka ya tara mutanensa har ya dauki sulke da kwalkwali ya saka a jikinsa , ya umarci 'yan jagaliyar yaransa suka rike makamai suka fito gari suna zanga zanga, amman yadda zakasan munafiki ne sai gashi lokacin da yake wa 'yan tijjaniya raddi yana siffanta Muhammadu Rabi'u kwankwaso da mai kishin musulunci,
.
Ba 'yan siyasa kadai ba, tuntuni shine yau ya ta6o 'yan izala gobe kaji ya ta6o 'yan tijjaniyya jibi ya ta6o 'yan qadiriya ko wani malami wanda bashi da dariqa, tun mutane suna biye masa har suka gane manufarsa suka gane cewa yana fama da ta6in hankali ta yaya zasu tsaya suna rigima da mahaukaci sai duk suka kyale karen yaje yayi ta haushinsa shi kadai, daya ga haka sai ya canza dabara akan ya samu masoya wanda zai dinga damfararsu 'yan kudaden su, haka yayi ya dinga tara karatu da sunan kishin Annabi da soyayyarsa nan ko babu abinda yake koyawa sai jahilci da dure duren ashariya, Kunji AMIRUL FASIKINA HUJJATUL JAHILINA kenan,
.
Koda matasan suka fuskanci babu wata tsiya na karatu da ake karuwa da Abdun jabberun sai duk suka dinga watsewa suna karewa kamar hatsin guziri, daya fuskanci neman Sunan dayake har yanzu a kano ba'asan da wani Abdun jabberun ba, wanda ko a gwale filin mushe babu wanda yasan dashi, kuma gashi na cefane yana gagararsa sai ya tsiro da wani iskanci da zindikanci na zagin sahabban Annabi inda yaje ya kar6o kwangilar kudi wajen Iro jakin zariya L.A don ya samu magoya baya, lokacin daya fara zagin sahabbai irinsu sayyadi Mu'awiya A,S yana kawo hadisai ta karfin tuwo yana juya musu ma'ana malaman Sunnah sun zabura suna mayar masa da raddi wanda shi dama abinda yake so kenan ayi ta zancensa yayi suna a san dashi, bayan lokacin da malam Alqasim yayi buji buji dashi akan littafinsa muqaddimatul Khaziba, haka aka dinga fama dashi akan yazo a zauna ayi muqabala akan wannan mas'alar ta fi'atul bagiya, amman hakan yaki yuyuwa kullum ya zauna sai dai dure duren ashariya da tsine tsine da karya da cika baki da alfhari da ihu da kowayee, a haka yanzu zindiqancin nasa da iskancin nasa har yazo ya fara zaginsu sayyadi Abubakar yana karyatashi akan hadisin gadon Annabi, yana zagin sayyadi usman akan wai azzalumi ne a lokacin mulkinsa, yanzu da malaman Sunna suka gane cewar bamagujen dan shi'ar yanada ta6in hankali sai duk suka kyale shi, don idan banda me ta6in hankali babu wanda zai dinga zagin sahabbai yana tuhumarsu,
.
To sai rannan mai tatsinen a wani shirmen sa dayake yi wai da sunan karatu yana karanto wani soki burutsun littafinsa mai suna MUQADDIMATUL KHAZIBAH babi mai taken LA TASABBU AS'HABI sai yazo maganar akan wani Hadisi da Halifa Qaribullah ya rawaito akan Sayyadi Ali inda ya dinga ciwa halifa Qaribullah mutunci yana fada masa maganganu na 6atanci yana cewa zasu 6ata dashi akan imami, ba don komai yake haka ba wai don kawai halifa shi yana girmama sahabban Annabi baya zaginsu sannan yana fadar gaskiya a duk inda ta dace, ko a wani haukan karatun Amirul jahilina na baya naji wai har yana cewa wai qaribu yayi maja da 'yan izala yana kiransa da nasibi,
.
To janbiri idan ma izalar qaribu ya koma ai ya gano itace gaskiya ne, tunda gaskiya yake bi, kuma kowa yayi shaidar cewa qaribu malami ne me koyar da karatu wanda yakanyi tafsiri a gidan sarki, sannan a ranaku yakan karanta sahih muslim da Algunya da ishreniyya, ba kamar ka ba wanda babu abinda ka iya sai dai ka tara mutane kayi ta dura ashariya kana tsine tsine kana sheka karya kana hauka suna ihu kana koya musu ta'addanci kana cewa su dauki makamai suje masallacin da akai rikici a baya su kashe 'yan izala, kai saboda ci da qarfi irin na mai mai tatsine sai kaje ka rubuto hadisai da ayoyi kazo kayi ta karantasu da kyar kana kuskure a cikin ayoyin, mutumin da ko haddar simini daya bashi da ita a Qur'ani, kai ko Ayar Muhammadur rasulillah ma daya karanto akwai kusa kurai a cikinta, kai Abduljbbar wallahi jahili ne na karshe, na tabbata ko fatiha ma idan zai karanta sai an ci gyaransa, ayar suratul ma'ida IN TU AZZIBHUM FA INNAHUM IBADUK WA IN TAGFIR LAHUM FA INNAKA ANTAL AZIZUL HAKIM duk da rubuto ayar yayi amman shi jahilin sai cewa yayi FA INNAKA ANTAL GAFURUR RAHIM haka farkon raddinsa ga 'yan tijjaniya yace" ALLAZINA HUM IZA ASABATHUM sai ya sake cewa" ALLAZINA IZA ASABSATUM.. Kunji chakwakiya fa, haka a wani karatunsa yana karanta tarihin matan Annabi S.A.W wai ayar da take suratul Ahzab tana gargadi ga Matan Annabi itace" INKUNTUNNA TURIDNAL HAYATUD DUNYA WAZINATAHA FATA A LAINA UMATTI U KUNNA WA USARRIH KUNNA amman jahilin wai sai yace." FATA A LAINI UDALLIQUKUNNA WA USARRIH KUNNA, kuji jahili wanda beyi karatun Qur'ani ba, sannan ayar ta suratu Ahbaz yazo kan kissar Zainab da zaid ayar itace WAMA KANA LI MU'UMINUN WALA MU'UMINATUN IZA QADALLAHU WARA SULUHU AMRAN AY YAKUNA LAHUMUL KIYARATU MIN AM RIHIM WAYAY YA'ASILLAH WARA SULAHU FAQAD DALLA DALALAN MUBINA amman kasgin jahilin sai yace" FAQAD DALLA DALALAN BA'IDA kunji jahili wanda beyi karatun qur'ani ba. Idan nace zan dinga kawo kuskuren wannan hanfefen sai na kawo sunfi hamsin, don ko aya daya bazai iya ba ammn ya dinga wa Qur'ani Hawan qawara.
.
To wai wannan kuhungun jahilin kasgi, wai a fadar wasu wawayen shine malami kuma wai hanferen shine jagoransu, kai godiya ta tabbata ga Allah daya saka mabiya wannan zindiqin suka kasance wawaye mahaukata, tabbas kamar yadda suke fada na yarda Amirul jahilina shine mujaddadin wawaye na wannan zamani.
.
Abdun jabbarun sai dai kayi hakuri, na gaba yayi gaba na baya sai labari, halifa qaribullah yayi maka nisan da har abada bazaka ta6a kamo koda farcensa saba, sai dai ka cigaba da haukanka da zagin nasa idan bakayi wasa ba hassada itace zata sheke ka har lahira, kuma ko shi Halifa Qaribun yasan kanada matsalar kwakwalwa, wanda ya kamata yasan yadda za'ayi a kaika dawanau tun kafin haukan naka yakai ka fara zagin annabawa kana tuhumarsu, abduljabbar nidai ina maka Addu'ar Allah ya baka lafiya ya rabaka da wannan cutar ta ta6in hankali da take damunka, su kuma jahilan da suke biye maka. Allah ya ganar dasu su fara zuwa makaranta suy karatu, don babu wani mai ilmi da hankalin da zai dauki wannan galmashoran mai dure duren ashariya da zagin sahabban Annabi wai da sunan malami.
.
Tofah dama ance duk yadda akai da jaki dai yaci kara, yanzu gaskiyar nan dana fada fa sai ka samu wasu jakunan sun fara tunkuyi koh? To jakunan kogo ayi ta tunkuyi lafiya, nidai babu jakin daya isa ya tunkuye ni na juya nace zan rama, ko shi kansa babban jakin naku na kogo be isa balle wasu karnukan farauta, saboda haka 'ya'yan mutu'a. Karnukan farauta haihuwar mutu'a kuy ta haushi lafiya.
.
Har yau dai
.
Angom Fatima ne Abban Sadiq
.
I.A.I

Back to posts
Comments:
[2016-02-24 12:46:57] Moh'd B. Ussaini :

To Maza Kaje Ka Tuba Domin Kayi Karya Gami Da Hahilci Bataimiye

[2016-07-01 13:33:04] ANAS AMEEN :

ALLAH YA SAWAKE AMEEN.

[2016-05-12 10:18:42] ummu aisha :

SLM

[2016-07-24 11:41:23] Aminu Rabiu Garun Gudinya Babura :

Ya Allah kaganar damu gaskiya katseratar da diga diganmu daga saba maka amin

[2016-07-30 09:45:55] MHD SANI :

Allah yasaka wa abduljabbar anyi masa kage kuma baze yafeba

[2016-09-16 20:21:32] ibrahimaliyusumaila@gmail.com :

kai arasa wanda za aiwa sharri sai abduljabbar

[2016-08-28 13:57:17] Shamsuddeen lawal anchau :

Tofa!

[2018-02-07 06:24:04] Zaharaddeen m.abubakar deen :

to allah yaimana jagora amin mudai sunnah sak.


UNDER MAINTENANCE

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake United States

Adadin Maziyarta 344380

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358

    The Soda Pop