XtGem Forum catalog
Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Maraba da zuwa wannan 6angare na
sheik Abubakar mahmud gumi (Rahimahullah)
Sheik gumi
Wanda wannan 6angare ze dinga zuwa muku kai tsaye daga dan uwanku
Lawal Mamman Bilbis
1979895 464683747008234 2121258314242661027 n
Kuna iya bin M. Lawal Mamman Bilbis ta shafin facebook
Wanda ya tsara ya kuma shirya
Basheer journalist sharfadi {Abu Hafsat}
Asha karatu lafiya


Gaskiyar maganar cewa wai malam yace siyasa tafi sallah?
(FATAWOYIN SHIEKH ABUBAKAR GUMI)
.
Gabatarwa
.
Alhamdulillah, wassalatu wassalamu ala Rasulillah.
.
Da farko ina mai farawa da godiya ga Allah Wanda Shine Ya azurta mu da wannan katafaren malami a wannan nahiya tamu wanda karantarwar sa ta karade Nigeria dama duniya gaba daya wato margayi Mallam Abubakar Mahmud Gumi, malami da yayi kokari kwarai da gaske ganin an kadaita Allah a wajen bauta ya kuma kori Bid'ah da shirka a wannan nahiyar tamu.
.
Muna rokon Allah Ya saka masa da mafificin alkhairin Sa, Allah Ya kai rahama a kabarin mallam Ya kuma albarkaci zuri'ar da ya bari.
Bayan haka ina mika godiya da jinjina ga shehin malami wato Malam Musa Lawal Funtuwa wajen kokarin da yayi na tattaro wasu daga cikin fatawoyin da aka yiwa Malam a lokacin da yana raye.
.
Malam yayi kokari kwarai da gaske wajen tsara fatawoyin ta yadda kowa zai karanta kuma ya fahimta.
.
Muna rokon Allah ya saka masa da alkhairi.
.
Insha Allahu zamu cigaba da kawo maku fatawoyi da amsar su daya bayan daya kamar yadda malam ya rubuta.



(FATAWOYIN SHIEKH ABUBAKAR GUMI)
.
Fatawa ta (1)
.
TAMBAYA: Wai idan mutum ya riga yayi kalmar shahada wajen mutuwa, ko ya mutu ba zai ru6e ba?
.
AMSA:-
.
A'a, akwai dai wadanda akace ba su ru6ewa, su ne Annabawa, da masu karantar da mutane, da mai kiran sallah.
.
Dafatan Allah Ya sa mu daga cikin su.


Koma saman shafi

→Labarai

*Zancen Zuci* (Basheer Journalist Sharfadi & Abduul-Jabbar Nasiru Kabara Audu Wazirin Shi'a)

Zancen Zuci (Basheer Journalist Sharfadi & Abduul-Jabbar Nasiru Kabara Audu Wazirin Shi'a)

Da. Yake Mutumina ya tsotso shaci fadi Idan kana sauraron sa zaka yi ta cin karo da Irin wadan nan shaci fadi wataran ma sai kaji mutumin Ya Koma Dan Tasha yana ta ruwan Ashariya!!

ME YA JAWO NA KE WANNAN MAGANA??

Amsa: Tunawa nayi da wata magana da. Mahaifin Sarkin Kogo yayi.

Da ta rayawa Nasirere Yana cikin yabon Sidi Abdul-kadir ® sai Nasiru yace:

"Kana a Kanon Ka Ko Katsina Zaman Bagadaza Baya hana Yaji ka Ya Ganaka Ko A Ina"

A wani gun kuma Amirul-Jaishi yace:

"Ba Dan Jin Kunyar Allah ba Da sidi Abudl-kadiri da ya zo da Aljannah kowa na duniya ya shiga duk tarin zunuban su kowa Abdulkadir ya shafe masa su. Amman Sai dai yayi hakan amman ga Iya daliban sa"

Nasir Kabara ya kara da cewa:

"Banda Sidi Abdul-kadiri waya isa yayi haka??

Yan Kowaye (Na Zamaninsa / Daliban sa) suna: Uhmmm Kaji manya.....................

Sai na Tuno da Yan Kowaye na Gogaggen Mai wa'azi Mal. Audu Kabara. dan Allah ku auna Da Da Uban ku gani daman Al-basa ce ta yo Halin ruwa!

Dan Allah meye Matsayin wadannan maganganun da kuma wanda yayi su??

Ni kam Basheer Nace: Billahil-Lazi La Ila Ha Illa Huwa Kahirci na.......

Wai Daman Akidar Gidan Su Mal. Waziri ce Akidar Shi'a??

Amsa: A'a ni Basheer Bance ba sai dai fa ku sani a Tarihin Gidan su ba'a saka Sunan Abubakar da Umar da Usman tun tsoho yana raye har Izuwa yau. Ko mai ya jawo hakan??

Idan kuma akwai ko acikin Jikokina Na Kalubalanta a gayamin!

Zance Zuci............

Abban Hafsah 2015.

Back to posts
Comments:
[2016-06-18 01:19:26] Musa Muhammad :

Jiya naji Qanensa mai irin Aqidarsa yan sukar kasa Saudiyya, yana cewa basu dauki ran Musulmi komai ba!

[2018-02-11 07:53:28] Adam Shehu :

Allah ya kyauta


UNDER MAINTENANCE

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake United States

Adadin Maziyarta 508522

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358