Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Gaskiyar magana

MENENE GASKIYAR MAGANAR MARGAYI SHEIKH ABUBAKAR MAHMUD GUMI (R) CEWA "JEFA KURI'A YA FI ZUWA AIKIN HAJJI"
Kashi na daya
.
Gabatarwa:
.
Dukkan yabo da godiya da kirari sun tabbata ga Allah. Tsira da amincin Allah suka kara tabbata ga manzon tsira Annabi Muhammad (SAW), da Alayensa, da Sahabbansa, da dukkan managartan da suka biyo su da kyautatawa har zuwa ranar kiyama.
.
Bayan haka, sanin kowa ne cewa rashin adalci da son zuciya sune suka hadu suka gina duk wani addini da baya kan tafarkin Alqur'ani da Hadisin Manzon Allah (SAW).
.
Yana daga cikin rashin adalcin ta yadda zaka ga wasu suna yanke wani bangare daga cikin maganganun da malaman sunnah suka fada a cikin littattafan su ko kuma a cikin kaset ba tare da ankawo farkon maganar ba ko karshen ta ba da niyyar aibanta su ko cin mutunci akan su.

Wannan ne yasa zaka ga wasu daga cikin yan bid'ah suna yawo da sautin Margayi Mallam Abubakar Mahmud Gumi (R) acikin wayoyin su har ma wasu suke dorawa akan shafin Facebook wai Mallam yace JEFA KURI'A YAFI ZUWA AIKIN HAJJI, ko kuma suce yace SIYASA TAFI SALLAH MUHIMMANCI ba tare da sun kawo cikkaken abunda Mallam ya fada a gaba ba saboda tsabagen rashin adalci.
.
Saboda haka muka ga ya dace ayiwa mutane cikakken bayani a fada musu yadda gaskiyar maganar take domin cire shakka da rudanin da wasu suke sawa acikin zukatan su.
.
Anan ne nake cewa kuji daga bakin mallam.
.
Wannan shine iyakacin magana ta, duk abunda ya biyo baya to maganar Mallam ce.
.
Dafatan Allah Ya bamu ikon fahimtar abunda muka karanta.
Mu hadu a kashi na gaba.


koma Saman Shafi

→Labarai

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

-Allah ka Jikan Mal. Ja'afar Ka Gafar ta masa.

•Wato duk wadanda sukayi gaba da Sunnah a Hankali sai Allah ya tozarta su Daya bayan Daya. a Lokacin Su Mal. Ja'afar wannan Mutumin Dan Cakare sune na gaba gaba cikin gaba da Adawa ga Sunnah.

•Suka matsa kora suka danna. Su Idan za'a daka a Tona su sune yan "INNA HA HUNA KA IDUNA" Duk wani abu na cigaban sunnah a hadu dasu a Dakile shi.

•In sunnah sunyi Masallaci Ko Islamiyya sune kan gaba wajen Murkushewa. Kushe Sunnah a Masarauta sune. Kai abinda ya wuce Inda kake tsammani ma. Ga duk mai sauraron Mal. Ja'afar Baya bukatar wani Karin bayani akan sa.

•TAFIYA SANNU SANNU KWANA NESA•

-Da yake Munafunci dodo ne sai gashi mutumin a Junan su ta hado su. Kun sansu Malaman Bidi'a kullum mai zasu samu shine a gaban su. "Kashin Miyar su" Bayan da aka yiwa Dan Cakare nadin wazirin Kano wanda cikin wasu yan tsirarun Lokaci kafin mukamin ya tabbata sai aka tumbike shi. Oh a Junan su fa Yan Bidi'ar.

-Shi fa Malamin Bidi'a bai Yarda Allah ke bada Mulki ba. Kuma shike Hanawa ba. Sai ga Mutumin Ka ya fito yana wadan su maganganun wadanda hakika sun kauce hanya. Ko Nima Dan Karamin Dalibi daga cikin Daliban Daliban Daliban Daliban su Mal. Ja'afar nace Tsoho ka kwaso nace da'akwai kusa kurai ku nutsu kuji bayan rashin Tauhidi ma. Fassara ayoyin ma an kauce To Nima dan Primary kenan na gano hakan Ina kuma ga su Mal. Kabiru K/wambai Ko Su Mal. Anass Assalafiy Fagge.

•Yayi wadannan Maganganu ne bayan Rasuwar Sarkin Kano Marigayi Alh. Ado Bayero.

*Kar Dai na cikaku da surutu danna ka saurara kayi Al-kalanci Da Kanka:

http://basheerjournalistsharfadi.xtgem.com/files/Dan%20Cakare%20Journalist%20Sharfadi?xthotlink=KksRHhdVXAoECBFCVFpeXBsBUgYMCgx4eXp3dHxyfDtzfnFuLiErNXNpIG5kZG16YGl1bWVocVNQTFtVR10a

*Wai Abban Hafsah Ina Ka nemo wannan maganar ne. kada suce kayi masa sharri fa?? Kasan Mutanen!

*Eh Haka ne Amman fa Jaridar Aminiyya ta bada Rahoton Don Haka In karya nayi Itama Tayi Karya.

*A Ina Ta bada Rahoton??

*Topa! Irin wannan Titsiye haka!! To Ai shi Abban Hafsah baya Kwansa sai da Zakara danna Kasa ka karanta rahoton da Jaridar ta fitar a shafinta:

Http://www.dailytrust.com.ng/aminiya/index.php/mayan-labarai/6271-masu-son-sarki-ado-ya-mutu-ne-suka-raba-ni-da-mukamin-wazirin-kano-sheikh-nasir

-In ka karanta ka fadamin Ra'ayin ka akai.

Basheer Journalist Sharfadi Abu Hafsah.
29/Shawwal/1436. = 06/August/2015.

Back to posts
Comments:
[2016-01-06 12:26:10] Baban momy :

Bbbbbbb

[2016-01-06 12:28:04] Baban momy :

Najidadin amsamin tayardanayi ka mutuwar ado bayaro

[2016-02-26 21:18:07] LAMINU ALIYU LADAN GURBIN>BORE Z :

ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI MALAM BASHIR.

[2016-04-08 05:22:44] Aminu Rabi'u Isah Garun Gudinya Bab :

Allah yasaka da alkhairi
Allah yakara wadatamu da irinku
ALLAH YA TAI MAKI SUNNAH DA AHLUL SUNNAH ADUK INDA SUKE AFADIN DUNIYA Amin

[2016-04-16 19:06:37] muhammad abubakar jere :

Allah yajikan ka malam Allah yasa mu adanshinku Ameen!!!!


UNDER MAINTENANCE

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 2


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake

Adadin Maziyarta 427142

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358

    Polly po-cket