XtGem Forum catalog
Google69490f6862051cb8
google-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlgoogle-site-verification: google69490f6862051cb8.htmlBasheer journalist sharfadi14

Basheer journalist sharfadi14.jpg6
Basheer journalist sharfadi 11 1
Maraba Da Zuwa Wannan
Shafi Mai Al-barka 1

☀ Zabi inda kake son shiga ☀
Menunks
→Home
→Akidojin Ahlussunnah
→Addinin musulunci (35)
→40 Hadith (50)
→Fadakarwa (120)
→Neman labarai (20)
→Shi'a Kafirci (50)
→Hadith (55)
→Khudubobi (24)
→Tarihin magabata (60)
→Raddi / Maida martani (99)
→Face book post (30)
→Monthly Archives (60)
→Tambaya da Amsa (20)
→Sahabban Annabi {s.aw} (50)
→Taskar maluman sunnah (25)
→Akidar Y'an Shi'a Dangane da Al'kur'ani
→Fassarar Usulussunnah (20)
→Sheik Ja'afar {Rahimahullah} (65)
→Sheik Abubakar Gumi {Rahimahullah} (30)
→Sheik Dr. Muhammad Sani R/Lemo
→Salafiyyah Network Nigeria (100)
→Adam Sani Abu-Umayrah (99)
→Salaf Ustaz (79)
→Malama Ummi Ahmad Katsina
→Malama Amina Saleh Mande
→Labarai (40)
→Nishadantarwa (10)
→Siyasar Nigeria (9)
→Vidio (33)
→Audio (66)
→Hotuna (120)
→Internet Cheat (90)
→Site Achieve
→Application (10)
→Games (8)
→About me (01)

Wannan shafin mallakarCoollogo com-1281358 3
Ne




SHAFI DON KARUWAR MUSULMI
Tambaya da amsa

***TAMBAYA DA AMSA NO 3***
.
1. WANE ANNABI NE YA KASANCE A GARIN ADDASI WANDA ANNABI (s.a.w) ya hadu da dan garin su a lokacin da yayi hijra ixuwa da'if??
.
Yunus bin matta (A.S)
.
2. Wane Annabi ne ya kirayi muta nen sa da cewa (Awful kaila wala takunu minal muksireen) shy'ara'i 181.??
.
Shu'aib (A.S)
.
3.Wane Annabine ma'abocin wannan Addu'ar (Wagfir li abi innahu kana minad daleen) shu'ara i 86.??
.
Ibraheem (A.S)
.
4. Wadannan mutane aka la'anta da harshen Annabi dawud da isa dan maryam??
.
Wadanda suka kafirta daga bani isra'ila
.
5. Wanene farkon wanda ya fara yiwa Annabi (s.a.w) mubayi'a a mubayi'ar akaba ta 1??
.
Badil bin waraka'a
.
6. Nawane shekarun Anas bin malk lokacin da Annbi (s.a.w) yayi wafati??
.
Shekara 20
.
7. Nawane adadin yahudawan da ak kashe a khaibar??
.
93
.
8. Yaushe Adiyyi bin hatim ad da'iy ya musulunta??
.
Shekara ta 9 bayan hijra
.
9. Nawane shekarun Annbai (s.a.w) lokacin da aka aikoshi??
.
Shekara 40
.
10. Yaushe aka haifi Annabin (s.a.w) kuma a ina??
.
Shekarar giwa a makka
.
.....................................................................
Ya y'an uwa kuma ku amsamin wadannan tambayoyin
.
1. Wane Annabine in ya wurga sandarsa take xama miciji??
.
2. Wane Annabine Allah xaice dashi kai kace da da mutane su rikeka da mahaifiyarka Abin bauta??
.
3. Wasu Annabwa guda 2 sunan su ya fara da M su wanene??
.
4. A ina Annabi musa yayi xance da ubangijin sa??
.
5. Yaya sunan Annabinmu da na mahaifinsa da na kakansa??
Se naji daga gareku


*** TAMBAYA DA AMSA N0 2 ***
.
1) wane Annabi ne yayi Prison A misra??
.
Yusuf (A.s)
.
2) Nawane Shekarun aiko Annabi Musa (A.s)??
.
Shekara 40
.
3) Saboda me aka Ambaci Annabi Adam da wannan suna??
.
Sbd An halicceshi daga kasa / tir6aya
.
4) A wace nahiyyar aka haifi da yawa daga Annabawan Da Allah ya Ambace su a cikin Al-kur'ani??
.
Nahiyar Asia
.
5) Yaya sunan Abdurrahman bin Auf kafin zuwan musulunci??
.
Abdu Amriw
.
6) Akan suwa akai furuci da kalmar bayi A tarihin musulunci??
.
Akan musulmai wadanda ba larabawa ba
.
7) Yaushe aka kashe Abdullahi bin zubair??
.
A Ranar talata 10 ga jumada ula shekarata 73 bayan hijirah
.
8) Yaushe Sayyadina Ali (R.A) yayi Shahada??
.
Shekara ta 40 bayan hijrah
.
9) Nawa ne nau'ikan tauheed kuma wanne ne da wanne??
.
Nau'o'in tauheed guda 3 ne
1. Tauheedur Rububiyyah
2. Tauheedul Uluheeyyah
3. Tauheedul Asma'i was sifat
.
10) Mene mafi girman zunubi a wajen Allah??
.
Shirka
......................................................................
Ya y'an uwa ku kuma ku amsamana wadannan guda 5 din
.
1). Annabi da kuma sahabi dukkansu anayi musu lakabi da masu gaskiya su wanene??
.
2) Yaushe musulunci ya shiga syria??
.
3) Akwai wadansu Annabawa guda 6 wadanda akwai surorin Al-kur'ani masu sunayen na su su wanene??
.
4) Karasa mana wannan hadisin Annabi (s.a.w) yace;
'' Mamin Ahdin yash hadu An la ila ha illallahu wa Annab muhammadan rasulullah................
(BUKHARI 128 MUSLIM 32)
.
5) mala iku nawa ne ke dauke da Al-arshi??
.
.
Sai naji daga gareku


*** (TAMBAYA DA AMSA N0 1) ***
.
1) Wane Annabi ne guda 1 wanda sunan sa ya fara da (L)????
.
Amsa:
.
Annabi Lud (A.S)
.
2) Menene Hakkin Allah Akan Bayin sa????
.
Su bauta masa kada suyi tarayya da shi da komai.
.
3) Sau nawa sunan Annabi Sulaiman (A.S) ya zo A cikin Al-kur'ani????
.
Sau 18
.
4) Wane babban Aiki ne Zaid bin sabit ya tsayar ????
.
HADA Al-kur'ani
.
5) Nawa ne Shekarun KHALID BIN WALEED sanda ya bar Duniya????
.
Shekara 60
.
6) Mahaifiyar Annabi An Ambaci garinta da nasabar a Al-Kur'ani????
.
Maryam bint imrana mahaipiyar Annabi Isah
.
7). Saboda me Allah ya haliccemu???
.
Saboda mu bauta masa shi kadai
(Wama khalaktul jinna wal insa illa liya'abudun).. (zariyat 06)
.
8) Mene mafi girman wajibi a kanmu????
.
Attauheed :- kadaita Allah da Abinda ya can-canta da shi
.
9) Wane Annabi ne ya tanadArwa bakin sa (Mala'iku) ????
.
Annabi Ibraheem (A.S)
.
10) Wane yaki ne Farkon wanda Abdullahi bin umar ya halarta????
.
Yakin Khandaq
.
........................................................................
.
TO KU KUMA YAN UWA KU AMSAMANA WADANNAN GUDA 5
.
1) karasa mana wannan hadisin
daga Abi sa'idil kudriy (R.A) Annabi (s.a.w) yace
''Raditu billahi rabba........................''
(Abu dawud 1529)
.
2) Sau nawa aka Ambaci Annabi dawud (A.s) acikin Kur'ani???
.
3). Dan wane Annabi ne sunansa irin na daya daga Annabawan Allah????
.
4) Wane Annabi ne ya sare gumakan mutanen sa a ranar idin su????
.
5) Nawa ne Shekarun Mu'ax bin Jabal Sanda ya musulunta????
.
Shekara 18
.
Se munji daga gare ku


→Labarai

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

MUNAFUNCI DODO NE!! (Basheer Journalist Sharfadi)

-Allah ka Jikan Mal. Ja'afar Ka Gafar ta masa.

•Wato duk wadanda sukayi gaba da Sunnah a Hankali sai Allah ya tozarta su Daya bayan Daya. a Lokacin Su Mal. Ja'afar wannan Mutumin Dan Cakare sune na gaba gaba cikin gaba da Adawa ga Sunnah.

•Suka matsa kora suka danna. Su Idan za'a daka a Tona su sune yan "INNA HA HUNA KA IDUNA" Duk wani abu na cigaban sunnah a hadu dasu a Dakile shi.

•In sunnah sunyi Masallaci Ko Islamiyya sune kan gaba wajen Murkushewa. Kushe Sunnah a Masarauta sune. Kai abinda ya wuce Inda kake tsammani ma. Ga duk mai sauraron Mal. Ja'afar Baya bukatar wani Karin bayani akan sa.

•TAFIYA SANNU SANNU KWANA NESA•

-Da yake Munafunci dodo ne sai gashi mutumin a Junan su ta hado su. Kun sansu Malaman Bidi'a kullum mai zasu samu shine a gaban su. "Kashin Miyar su" Bayan da aka yiwa Dan Cakare nadin wazirin Kano wanda cikin wasu yan tsirarun Lokaci kafin mukamin ya tabbata sai aka tumbike shi. Oh a Junan su fa Yan Bidi'ar.

-Shi fa Malamin Bidi'a bai Yarda Allah ke bada Mulki ba. Kuma shike Hanawa ba. Sai ga Mutumin Ka ya fito yana wadan su maganganun wadanda hakika sun kauce hanya. Ko Nima Dan Karamin Dalibi daga cikin Daliban Daliban Daliban Daliban su Mal. Ja'afar nace Tsoho ka kwaso nace da'akwai kusa kurai ku nutsu kuji bayan rashin Tauhidi ma. Fassara ayoyin ma an kauce To Nima dan Primary kenan na gano hakan Ina kuma ga su Mal. Kabiru K/wambai Ko Su Mal. Anass Assalafiy Fagge.

•Yayi wadannan Maganganu ne bayan Rasuwar Sarkin Kano Marigayi Alh. Ado Bayero.

*Kar Dai na cikaku da surutu danna ka saurara kayi Al-kalanci Da Kanka:

http://basheerjournalistsharfadi.xtgem.com/files/Dan%20Cakare%20Journalist%20Sharfadi?xthotlink=KksRHhdVXAoECBFCVFpeXBsBUgYMCgx4eXp3dHxyfDtzfnFuLiErNXNpIG5kZG16YGl1bWVocVNQTFtVR10a

*Wai Abban Hafsah Ina Ka nemo wannan maganar ne. kada suce kayi masa sharri fa?? Kasan Mutanen!

*Eh Haka ne Amman fa Jaridar Aminiyya ta bada Rahoton Don Haka In karya nayi Itama Tayi Karya.

*A Ina Ta bada Rahoton??

*Topa! Irin wannan Titsiye haka!! To Ai shi Abban Hafsah baya Kwansa sai da Zakara danna Kasa ka karanta rahoton da Jaridar ta fitar a shafinta:

Http://www.dailytrust.com.ng/aminiya/index.php/mayan-labarai/6271-masu-son-sarki-ado-ya-mutu-ne-suka-raba-ni-da-mukamin-wazirin-kano-sheikh-nasir

-In ka karanta ka fadamin Ra'ayin ka akai.

Basheer Journalist Sharfadi Abu Hafsah.
29/Shawwal/1436. = 06/August/2015.

Back to posts
Comments:
[2016-01-06 03:26:10] Baban momy :

Bbbbbbb

[2016-01-06 03:28:04] Baban momy :

Najidadin amsamin tayardanayi ka mutuwar ado bayaro

[2016-02-26 12:18:07] LAMINU ALIYU LADAN GURBIN>BORE Z :

ALLAH YASAKA DA ALKHAIRI MALAM BASHIR.

[2016-04-07 20:22:44] Aminu Rabi'u Isah Garun Gudinya Bab :

Allah yasaka da alkhairi
Allah yakara wadatamu da irinku
ALLAH YA TAI MAKI SUNNAH DA AHLUL SUNNAH ADUK INDA SUKE AFADIN DUNIYA Amin

[2016-04-16 10:06:37] muhammad abubakar jere :

Allah yajikan ka malam Allah yasa mu adanshinku Ameen!!!!


UNDER MAINTENANCE

Share|

Kaima shiga a tattauna da kai
* No boards.

Online: Guests: 1


→Ra'ayin jama'a game damu

 IDAN KANA BUKATAR A TALLATA MAKA HAJAR KA A WANNAN SHAFIN DA SAURAN SHAFUKAN MU KANA IYA TUNTUBAR MU TA WADANNAN HANYOYIN KAMAR HAKA:


Email: bjournalist55@hotmail.com

Phone No: 09035830253

Facebook: Basheer Journalist Sharfadi

Address: Ittihad Computer Centre,  No 92 Daneji Kano


MAI TALLA SHI KE DA RIBA


*Bayanan ka*
Browser din da ka hawo Mozilla

Kasar da kake United States

Adadin Maziyarta 464183

Adadin Wadanda Sukayi Comment 65691

A Wadanda Suka Shiga Tattaunawar Mu 54


Follow @bjournalist55
→Yi Adding Dina Ta Facebook
→Yi Like Na Dakarun Sunnah Page
→Yi Like Dina Ta Facebook

*Shafuka Masu Alaka Da Mu*

→Basheer Sharfadi wordpress
Basheer Sharfadi Blog Spot
UP
→Home

Basheer Journalist Sharfadi (Abu Hafsah)
ISLAMIC DATE
  • phpimg2.php?it&ic=yellow



  • Click to Sms
    Click to Call


    Basheer journalist sharfadi3
    Coollogo com-1281358